9 Mayu 2026 - 22:16
Source: ABNA24
Hamas Tana Sake Gina Kanta, Isra'ila Zata Sake Komawa Gidan Jiya

Hamas ta fara aiwatar da sake gina tsarinta na soja da na jagoranci a yankunan da sojojin Isra'ila suka janye daga cikinsu.

Kamfanin Dillancin Labaran ƙasa da ƙasa na Ahlul-Baiti (ABNA) ya ruwaito cewa: Jerusalem Post: Kungiyar ta yi amfani da rusassun hanyoyin ramukan kasa da suka rage da kuma daukar sabbin dakaru, tana mai kokarin maido da ikonta na aiki a wasu sassan Zirin Gaza.

Cikakken kawar da Hamas ba tare da kafa wata hukuma da za ta maye gurbinta ba, abu ne mai wuya a iya yin hakan kuma ci gaba da wannan yanayin zai haifar da sake zagayowar hare-hare marasa ƙarewa ga Isra’ila da kuma sake gina karfin kai hare-haren kungiyar a yankunan da abin ya shafa.

Your Comment

You are replying to: .
captcha